Tattaunawa Da Ra'ayin Masu Saurare

Gamnonin Najeriya sun ciyo bashin kusan dala biliyan biyu

Informações:

Sinopsis

Kasa da shekara guda bayan rantsar da sabbin gwamnonin Najeriya, 13 daga cikin su, sun ciyo bashin da yawan sa ya kai dala biliyan 2 daga kasashen waje ko kuma cibiyoyin bada lamuni daban-daban. Cin bashi a tsakanin gwamnatocin Najeriya ba sabon abu bane sai dai kuma abinda ‘yan kasar ke fargaba shine idan har an ciyo wannan adadin bashi a kasa da shekara guda, nawa za’a ciwo cikin shekaru 4.Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin tare da Abdulkadir Haladu Kiyawa.